Sunan Mardiyya daya ne daga cikin sunanayen lakani na Nana Fatima (AS) wanda ke nufin macen da Allah Ya yarda da ita, kuma ya yaba da dabi'unta.
Ma'anar Mardiyya a luga shine Mai Nagarta, Mai Taqawa, Mai Tsoron Allah, Mai Ibadah Ga Allah.
Mardiyya suna ne Wanda ya samo a sali daga harshen larabci Wanda ake furtawa da Mardhiyyah ko Kuma Marziyyah.
Ya zo a cikin Alqur'ani a suratul 89:28: Inda Allah Madaukakin sarki ke cewa:
ارجِعِي إِلَىٰ رَبِّكِ رَاضِيَةً مَرْضِيَّةً
"Ku kõma zuwa ga Ubangijinku, kuna masu yarda da (kanku) da kuma mai yarda da Shi".
Article Translation in English Language:
Mardiyya is one of the nicknames of Nana Fatima (AS) which means a woman whom God approves of, and praises her qualities.
The meaning of Mardiyya above is Virtues, Pious, God-fearing, Worshiper of God. Mardiyya is a name derived from the Arabic language which is pronounced as Mardhiyyah or Kuma Marziyyah.
It comes in the Qur'an in Surah Al fajr 89:28, Where Allah Almighty says:
"Come back to your Lord, Well-pleased (yourself) and well-pleasing unto Him".
0 comments: