Wednesday, January 1, 2025

Menene ma'anar sunan Mardiyya?


Sunan Mardiyya daya ne daga cikin sunanayen lakani na Nana Fatima (AS) wanda ke nufin macen da Allah Ya yarda da ita, kuma ya yaba da dabi'unta. 

Ma'anar Mardiyya a luga shine Mai Nagarta, Mai Taqawa, Mai Tsoron Allah, Mai Ibadah Ga Allah. 

Mardiyya suna ne Wanda ya samo a sali daga harshen larabci Wanda ake furtawa da Mardhiyyah ko Kuma Marziyyah.

Ya zo a cikin Alqur'ani a suratul 89:28: Inda Allah Madaukakin sarki ke cewa:

ارجِعِي إِلَىٰ رَبِّكِ رَاضِيَةً مَرْضِيَّةً

"Ku kõma zuwa ga Ubangijinku, kuna masu yarda da (kanku) da kuma mai yarda da Shi".

Article Translation in English Language:

Mardiyya is one of the nicknames of Nana Fatima (AS) which means a woman whom God approves of, and praises her qualities. 

The meaning of Mardiyya above is Virtues, Pious, God-fearing, Worshiper of God. Mardiyya is a name derived from the Arabic language which is pronounced as Mardhiyyah or Kuma Marziyyah. 

It comes in the Qur'an in Surah Al fajr 89:28, Where Allah Almighty says:

"Come back to your Lord, Well-pleased (yourself) and well-pleasing unto Him".


SHARE THIS

Author:

Etiam at libero iaculis, mollis justo non, blandit augue. Vestibulum sit amet sodales est, a lacinia ex. Suspendisse vel enim sagittis, volutpat sem eget, condimentum sem.

0 comments: