Abu Hurrairah (R.A) ya ruwaito Cewa:
Manzon (S.A.W) ya ce: "Hakika akwai wata sura a cikin Alkur'ani mai girma mai ayoyi talatin, wacce take yin ceto ga mutum har sai an gafarta masa. Ita ce [Suratul Tabarak Alladhi Biyadihil-Mulk." [Jami` at-Tirmidhi 2891]
حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ بَشَّارٍ، قَالَ حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ جَعْفَرٍ، قَالَ حَدَّثَنَا شُعْبَةُ، عَنْ قَتَادَةَ، عَنْ عَبَّاسٍ الْجُشَمِيِّ، عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ، عَنِ النَّبِيِّ صلى الله عليه وسلم قَالَ " إِنَّ سُورَةً مِنَ الْقُرْآنِ ثَلاَثُونَ آيَةً شَفَعَتْ لِرَجُلٍ حَتَّى غُفِرَ لَهُ وَهِيَ سُورَةُ تَبَارَكَ الَّذِي بِيَدِهِ الْمُلْكُ " . هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ
Allah Madaukakin sarki ya bamu ikon karanta wannan Surah ta Mulk.
_3.jpeg)
0 comments: