Wednesday, October 8, 2025

Wani sako Alkur'ani Mai girma yake dauke da shi?

 

Wani sako Alkur'ani Mai girma yake dauke da shi?

Alkur'ani Mai girma Shirya ne ga dukkan Wanda yayi aiki da sakon da yake dauke da shi daga Sarkin sarakuna, mahaliccin sammai da kassai da duk abun dake cikinsu, Allah (S.A.W)

Hakika Alƙur'ani Mai Girma Ya zo ne domin tabbatar da manufofi guda uku: 

- Kadaitawa (Tauheedi) :Tsakanin Bawa da Mahaliccinsa 

- Gyaran Zuciya (Tazkiyah) : Tsakanin Bawa da Kansa

- Ingantawa/Kyautatawa (Umran): Tsakanin Bawa da dukka sauran halittar Allah

Saboda haka Ka rubutashi a zuciya, ka mayar dashi ma'auninka cikin komai a rayuwa.. 

Zaka dace insha Allah - Prof. Ibrahim Maqari


SHARE THIS

Author:

I am a personal blogger by experience, interesting in creativity, learning new things and sharing Islamic contents for the benefit of Muslim ummah.

0 comments: